babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON--Dan Wasa
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Ɗan wasan Najeriya, Zaidu Sanusi ya ce babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON, bayan da Najeriya ta samu damar zuwa zagaye na biyu na gasar ta bana.
A jiya ne Najeriya ta doke Guinea-Bissau da ci ɗaya mai ban haushi, a nasarar da ta bai wa tawagar ƴan ƙwallon Najeriya damar tsallakewa zuwa zagaye na gaba.
Sai dai a cikin wasa uku Najeriya ƙwallo uku kacal ta iya zurawa a ragar abokan hamayyarta.
A zagaye na gaba Najeriyar za ta kara ne da duk ƙasar da ta zo ta biyu a Rukunin C, wato rukunin da ya ƙunshi Senegal, Kamaru, Gambia da Guinea.
managarciya Oct 30, 2021 12 142
managarciya Feb 3, 2025 3 111
Maryamah Dec 14, 2021 2 82
Maryamah Dec 16, 2021 10 75
managarciya Jun 24, 2023 5 65
managarciya Nov 13, 2023 0 553
managarciya Nov 12, 2023 0 351
managarciya Nov 12, 2023 0 339
managarciya Nov 12, 2023 0 419
managarciya Nov 11, 2023 1 707
managarciya Oct 15, 2021 0 977
Iyaye na taka muhimmiyar rawa ga tarbiyar yaran su, ta hanyar sanar da su banbancin...
managarciya Sep 12, 2025 0 66
managarciya May 9, 2022 0 558
managarciya Oct 30, 2023 0 398
managarciya Sep 29, 2024 0 415