babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON--Dan Wasa
Join our subscribers list to get the latest news, updates and special offers directly in your inbox
Ɗan wasan Najeriya, Zaidu Sanusi ya ce babu wata tawagar da ta fi Super Eagles ƙarfi a Gasar AFCON, bayan da Najeriya ta samu damar zuwa zagaye na biyu na gasar ta bana.
A jiya ne Najeriya ta doke Guinea-Bissau da ci ɗaya mai ban haushi, a nasarar da ta bai wa tawagar ƴan ƙwallon Najeriya damar tsallakewa zuwa zagaye na gaba.
Sai dai a cikin wasa uku Najeriya ƙwallo uku kacal ta iya zurawa a ragar abokan hamayyarta.
A zagaye na gaba Najeriyar za ta kara ne da duk ƙasar da ta zo ta biyu a Rukunin C, wato rukunin da ya ƙunshi Senegal, Kamaru, Gambia da Guinea.
managarciya Oct 30, 2021 12 128
managarciya Feb 3, 2025 3 127
Maryamah Dec 16, 2021 10 87
Maryamah Dec 14, 2021 2 84
managarciya Jun 24, 2023 5 71
managarciya Nov 13, 2023 0 554
managarciya Nov 12, 2023 0 352
managarciya Nov 12, 2023 0 340
managarciya Nov 12, 2023 0 419
managarciya Nov 11, 2023 1 707
managarciya Dec 14, 2025 0 23
managarciya Dec 8, 2025 0 32
managarciya Jun 26, 2024 0 393